Bàgudu ya tallafawa wa mata masu sana'ar kayan miya da N6.15m


Gwamna Abubakar Atiku Bàgudu ya ba mata masu sana'ar sayar ka kayan miya tallafin N6.15m ranar Lahadi a garin Birnin kebbi.

Mai taimaka wa Gwamna Bagudu kan harkar labarai Yahaya Sarki, ya ruwaito cewa mata 205 ne suka amfana da kudin tallafin inda kowace mace ta Sami N30.000.


Gwamna Bàgudu ya sanar da bayar da tallafin ne a wajen taron yaye wadanda suka sami horo kan yadda za su adana kayakin miya masu saurin lalacewa, wanda aka gudanar a Kasuwar Bayan Kara a garin Birnin kebbi ranar Lahadi.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN