Sojin Arewacin Najeriya a 1911 wanda Hausawa ne da masu yin Hausa

Rundunar sojin Arewacin Afrika kenan Wanda yawancin sojin rundunar Hausawa ne da masu yin Hausa a Lokoja babban birnin Arewacin Najeriya ranar 23 ga watan Mayu 1911. Lokoja babban  birnin jihar Kogi ne a yanzu.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN