Wasu mutane sun sace wata yarinya wacce take karatu a Jami'ar Ambrose Ali a mataki na 400L da ke Ekpoma, Oghogho.
An sace yarinyar mai suna Christiana a kan hanyar Benin zuwa Auchi a jihar Edo ranar Alhamis 19 ga watan Nuwamba yayin da take kan hanyarta na zuwa Ekooma daga binin Benin.
Wani dan uwanta ne ya shaida wa manema labarai zancen, ya ce wadanda suka sace ta sun bukaci a basu Naira Miliyan bakwai kafin su sake ta.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari