Sai an bamu Naira miliyan 7 za mu sakota, inji wadanda suka sace zukekiyar budurwa


Wasu mutane sun sace wata yarinya wacce take karatu a Jami'ar Ambrose Ali a mataki na 400L da ke  Ekpoma, Oghogho.

An sace yarinyar mai suna Christiana a kan hanyar Benin zuwa Auchi a jihar Edo ranar Alhamis 19 ga watan Nuwamba yayin da take kan hanyarta na zuwa Ekooma daga binin Benin.

Wani dan uwanta ne ya shaida wa manema labarai zancen, ya ce wadanda suka sace ta sun bukaci a basu Naira Miliyan bakwai kafin su sake ta.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN