Jaruma Rahama Sadau tayi Allah wadarai da jan kunne ga masu fakewa da hoton ta suna batanci ga addinin ta da kuma Ubangijin ta.
Kuma tayi godiya ta musamman ga wanda sukaga aibin abin datayi suka bita ta bayan fage sukayi mata nasiha.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari