Kotu ta kama Dan Majalisan wakilai na tarayya da laifin zura wa INEC karya


Wata Kotun Majistare a Wuse Zonee 6 ta ci taran wani Dan Majalisar wakilai na tarayya Hon Victor Mala bayan ta kama shi da laifin shirga karya a takardun INEC da ya cika kafin zaben 2019.
Dan Majalisar mai wakiltar Billiri/Balanga a Majalisar wakilai na tarayya ya gurfana a Kotu ne bayan yan sandan Abuja sun yi kararsa a Kotu.

Alkalin Kotun ya sa wata rana domin yanke hukunci bayan Lauyan Victor ya nemi Kotu ta yi masa sassauci waje hukunta shi.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN