Wasu hotuna da ake zargin na wani Kotiu ne a Amada na jihar Gombe, ya haifar da yan kallo a shafukan Twitter, sakamakon yadda gini da dakunan wannan Kotu suka tabarbare kamar yadda wani ma'abuci amfani da shafin Twitter Twitter by @Theinioluwa ya wallafa.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari