Rahama Sadau ta ce babu wanda ya gayyace ta zuwa wajen yansanda kazalika babu wanda ya kawo mata sammacin Kotu har yanzu.
Ta ce ina son jama'a su sani cewa ba wata matsala kuma Lafiya kalau nake.
Ta ce na ji cewa an kama ni har an yanke mani hukunci yau a Kotu.
Rahma ta karyata wadannan labarai. Ta kuma bukaci jama'a su daina yada labaran karya dangane da lamarin.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari