Fiye da manoma 43 ne yan kungiyar boko haram ta yi wa yankan rago a kauyen Koshebe a karamar hukumar Jere da ke jihar Borno ranar Asabar 28 ga watan Nuwamba 2020.
Hotunan da suka bayyana sun nuna yadda aka yanke kawunansu daga gangan jikinsu.
An bizine bayin Allah 43 da suka rasa rayukansu ranar 29 ga watan Satumba a cikin yanayi na alhini..
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari