Ana zargin wata mata ta sa adda ta dinga saran yayanta guda biyu da ta haifa har suka mutu saboda tsananin kishin cewa mijinta wanda shi ne mahaifin yaran ya kara yin aure. Lamarin ya faru da yammacin ranar Asabar 3 ga watan Oktoba a unguwar Lokon Makera da ke kofar Na'isa, a karamar hukumar Gwale da ke binin Kano.
Yusuf Ibrahim Haruna da kanwarsa Zahra Ibrahim Haruna sun rasa ransu ne a hannun mahaifiyarsu, da yammacin Asabar,
Babu wani karin bayi kan lamarin kafin lokacin rubuta wannan rahotu.
Sai dai jama'a da abokan mahaifin yaran Ibrahim Haruna, na ta tofa albarkacin bakinsu ganin yadda tsananin kishi ya sa wannan mahaifiya ta dauki ran yayan da ta haifa guda biyu da hannunta ta mumunan yanayi kawai saboda tsananin kishi.
Allah ya jikansu ya ba mahaifinsu ikon jure wannan jarabawa.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/