Wani saurayi ya Musulunta a babban Masallacin jihar Kebbi


Kafin Sallar Juma'a a Babban Masallacin Juma'a na jihar Kebbi, Central Mosque , wani bawan Allah ya karbi Musulunci ranar Juma'a 16 ga Satan Oktoba.



Toba, wanda a da Kirista ne, saurayi dan garin Ribah a Masarautar Zuru da ke kudancin jihar Kebbi ya karbi Musulunci, kuma yanzu sunansa Adamu.



Imam Muhktar Abdullahi (Walin Gwandu) ya karanta masa Kalmar shahada kuma ya amsa. Daga bisani ya je ya yi wankan shiga Musulunci kuma aka yi Sallar Juma'a tare da shi.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN