Cikakken bidiyo: Hudubar Imam Muhktar da mutane ke magana a Kebbi kan lamurran kasa


Limamin babban Masallacin Juma'a na jihar Kebbi Imam Muhktar Abdullahi ( Walin Gwandu) ya gabatar da Hudubar Sallar Juma'a dangane da alkiblar da ya kamata jama'a su dauka da kuma setin lamurra, bisa la'akari da ababen da suka faru yan kwanakin baya a wasu sassa na Najeriya.

Mujallar ISYAKU.COM ta mallaki faifen bidiyon, kuma ta dauki nauyin wallafawa.

KALLI HUDUBAR A KASA


 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN