Wata mata mai suna Mancobeni Makhwayi yar asalin kasar Afrika ta kudu, ta wallafa a shafinta na sada zumunta cewa tana dauke da cutar HIV har tsawon shekara 22.
Mahaifiyar yara uku dukansu maza ta nuna farinciki da godiya ga Allah da ya sa ta yi tsawon rai har shekara 22 duk da yake tana dauke da cutar.
Ta ce Allah ne ya nuna ikonsa a harkar rayuwarta.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/