Shugaba Muhammadu Buhari ya yi alkawarin kawo dauki da taimako ga wadanda ambaliyar ruwa ya shafa a jihar Kebbi.
A wani bayani da ya wallafa a shafinsa na Twitter, Buhari ya ce " Jihar Kebbi ta zama zakaran gwajin dafi wajen shirinmu na noman shinkafa a cikin gida domin farfadowa da aikin gona. Na tausaya wa iyalai da wannan ambaliya ya shafa . Za mu yi aiki tare da Gwamnatin jihar Kebbi domin ganin mun taimaka wa wadanda lamarin ya shafa" inji shugaba Buhari.
Haka zalika, tun farko Buhari ya nuna bakin cikinsa kan ambaliyar ruwa da ta shafi jihar Kebbi, wanda ya yi sanadin asarar rayuka da bata dubban Hekta na gonaki. Wanda ya ce babban koma baya ne wajen kokarin Gwamnatin tarayya na ganin an noma shinkafa a cikin gida domin kawo karshen tsarin shigowa da shinkafa daga kasashen waje.
Ya ce labarin aukuwan wannan ambaliya bai kamata ya zo a daidai lokacin da manoma da yan Najeriya ke dakon ganin an girbe amfanin gona mai yawa ba, domin rage yadda ake fama da hauhawan farashin kayan abinci a kasuwanni.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
A wani bayani da ya wallafa a shafinsa na Twitter, Buhari ya ce " Jihar Kebbi ta zama zakaran gwajin dafi wajen shirinmu na noman shinkafa a cikin gida domin farfadowa da aikin gona. Na tausaya wa iyalai da wannan ambaliya ya shafa . Za mu yi aiki tare da Gwamnatin jihar Kebbi domin ganin mun taimaka wa wadanda lamarin ya shafa" inji shugaba Buhari.
Haka zalika, tun farko Buhari ya nuna bakin cikinsa kan ambaliyar ruwa da ta shafi jihar Kebbi, wanda ya yi sanadin asarar rayuka da bata dubban Hekta na gonaki. Wanda ya ce babban koma baya ne wajen kokarin Gwamnatin tarayya na ganin an noma shinkafa a cikin gida domin kawo karshen tsarin shigowa da shinkafa daga kasashen waje.
Ya ce labarin aukuwan wannan ambaliya bai kamata ya zo a daidai lokacin da manoma da yan Najeriya ke dakon ganin an girbe amfanin gona mai yawa ba, domin rage yadda ake fama da hauhawan farashin kayan abinci a kasuwanni.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/