Masu zaben Sarkin Zazzau, sun fara sabon tantance wadanda suka bayar da takardar neman Kujerar Sarautar Fulani na Sarkin Zazau na 19, a cewar Sakataren Gwamnatin jihar Kaduna Balarabe Abbas Lawal.
Tun farko Sarkin Bonu Zazzau ya mika koken cewa ba a sa sunansa a cikin jerin sunayen yan takarar kujerar Sarautar ba, haka zalika Sarkin Dajin Zazzau shi ma ya koka kan rashin sa sunansa a zaben farko da aka soke.
Yanzu haka masu zaben Sarkin sun dukufa wajen tantancewa tare da zaben wanda ya fi cancanta domin mika rahotunsu ga Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/