Yanzu yanzu: Masu zaben Sarkin Zazzau sun fara tantance yan takara 13


 
 
Masu zaben Sarkin Zazzau, sun fara sabon tantance wadanda suka bayar da takardar neman Kujerar Sarautar Fulani na Sarkin Zazau na 19, a cewar Sakataren Gwamnatin jihar Kaduna Balarabe Abbas Lawal.


Tun farko Sarkin Bonu Zazzau ya mika koken cewa ba a sa sunansa a cikin jerin sunayen yan takarar kujerar Sarautar ba, haka zalika Sarkin Dajin Zazzau shi ma ya koka kan rashin sa sunansa a zaben farko da aka soke.


Yanzu haka masu zaben Sarkin sun dukufa wajen tantancewa tare da zaben wanda ya fi cancanta domin mika rahotunsu ga Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai.
 
 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN