Allah mai iko, wannan labarin wani yaro ne bawan Allah da ya taimaka wa kansa ta hanyar yin yaron mota, ko karen mota a birnin Ikko watau Lagos daga shekara ta 2005 zuwa 2009.
A cewar wannan bawan Allah da baya son a ambaci sunansa, ya ce, " Ni ne nan a shekara ta 2005 zuwa 2009. Da wannan sana'a na biya wa kaina kudin makarantar Sakandare, har na gama, kuma na biya wa kaina kudin jarabawan WAEC da JAMB, da kuma wani sashe na karatuna a Jami'a mataki na 100L"
"A yau, ina kammala karuta na Digiri kan aikin Lauya. Tun farko dai , ina da aiki mai kyau mai tsoka, kuma bisa ga dukkan alamu, na doshi ci gaba da samun nassara a rayuwata".
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/