Shugaba Buhari ya Tona Asirin masu haddasa tsadar Abinci: Bama ‘yan Najeriya bane

Shugaban kasa,Muhammadu Buhari ya koka kan matsalar tsadar kayan Masarufi da ‘Yan Najeriya ke fama dashi inda yace abin takaici ne duk da an samu yabanya me kyau amma ‘yan Najeriya na siyan abinci da tsada.
Shugaban ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Malam Garba Shehu inda yace gwamnatin na daukar matakan magance wannan matsalar.
Wasu daga cikin matakan da gwamnatin ke dauka shine ta bude rumbin hatsinta dan a fitar dashi ga ‘yan Najeriya. Ya kuma ce masu kawo wannan matsalar Abincin dillalaine wanda ma gwamnati ta gano yawancinsu ‘yan kasar wajene, yace suna sayen abincin daga hannun manona su kuma kirkiri wahalarsa ta da gangan.
Hutudole

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN