Obaseki na PDP ya lashe rumfar zaɓensa


Gwamnan jihar Edo Godwin Obaseki ya samu nasara a rumfar zaɓensa da ya jefa ƙuri'a inda Jam'iyyarsa ta PDP ta samu ƙuri'u 246, sai kuma PDP ta samu 184 inda kuma ADP ta samu 62.

Shafin BBC ya ruwaito cewa Jam'iyyar Labour kuma ta samu 1, sai kuma ƙuri'u 5 da suka lalace.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN