Gangamin dai wanda Mawallafin Sahara Reporters ya farashi a baya a wannan karin za’a yishi ne ta shafukan yanar gizo.
Kafar ta bayyana cewa za’a yi gangaminne a yau, Asabar da misalin karfe 4:00 na yanma a kafar sadarwa ta Zoom. Za’a yi gangaminne bisa zargin shugaban kasar da kasa shawo kan matsalolin Najeriya.
Hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/