Rahotanni sun nuna cewa babban Lauya kuma dan rajin kare hakkin
Bil’adama, Femi Falana da hadin gwiwar Bobi Wine, wani dan fafutuka na
kasar Uganda zasu shiga gangamin kira ga shugaban kasa, Muhammadu
Buhari yayi Murabus.
Gangamin dai wanda Mawallafin Sahara Reporters ya farashi a baya a wannan karin za’a yishi ne ta shafukan yanar gizo.
Kafar ta bayyana cewa za’a yi gangaminne a yau, Asabar da misalin karfe 4:00 na yanma a kafar sadarwa ta Zoom. Za’a yi gangaminne bisa zargin shugaban kasar da kasa shawo kan matsalolin Najeriya.
Hutudole
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
Gangamin dai wanda Mawallafin Sahara Reporters ya farashi a baya a wannan karin za’a yishi ne ta shafukan yanar gizo.
Kafar ta bayyana cewa za’a yi gangaminne a yau, Asabar da misalin karfe 4:00 na yanma a kafar sadarwa ta Zoom. Za’a yi gangaminne bisa zargin shugaban kasar da kasa shawo kan matsalolin Najeriya.
Hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/