Babban Lauya Femi Falana zai jagoranci gangamin neman shugaba Buhari yayi Murabus

Rahotanni sun nuna cewa babban Lauya kuma dan rajin kare hakkin Bil’adama, Femi Falana da hadin gwiwar Bobi Wine, wani dan fafutuka na kasar  Uganda zasu shiga gangamin kira ga shugaban kasa, Muhammadu Buhari yayi Murabus.

Gangamin dai wanda Mawallafin Sahara Reporters ya farashi a baya a wannan karin za’a yishi ne ta shafukan yanar gizo.

Kafar ta bayyana cewa za’a yi gangaminne a yau, Asabar da misalin karfe 4:00 na yanma a kafar sadarwa ta Zoom. Za’a yi gangaminne bisa zargin shugaban kasar da kasa shawo kan matsalolin Najeriya.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN