An kama dansanda da ya kashe saurayi tare da raunata samari 3 a Masallacin Juma'a a Sokoto

 


Rundunar yansandan jihar Sokoto ta kama wani Sajen na yansanda mai suna Bello Garba, bisa zargin bindige mutum daya har lahira tyare da raunata mutum uku a birnin Sokoto ranar Juma'a 25 ga watan Satumba.


Kakakin rundunar yansandan jihar Sokoto ASP Muhammad Sadiq, ya ce, dansandan ya harbe wani saurayi mai shekara 25 mai suna Aminu Abdulrahman, ya kuma raunata Junaidu Abu da Babangida Muhammed tare da Awaisu Alti.


Ya ce wadanda lamarin ya rutsa da su suna raba kudin da Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya basu ne domin tunawa da cikan Najeriya shekara 60 da samun yanci a Masallacin Juma'a na Sultan Bello



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN