Dr Mustapha, yana daya daga cikin matasan Likitoci da suka kammala karatun Likita, kuma suka sami jaddadawa na kasancewa Likitoci.
Wannan ya zama abin alfahari ga Gwamnati da al'umman jihar Kebbi, ganain yadda matasa da dama suka sami shiga layin karatun Likitanci, na dan Adam da na dabbobi, har suka kammala da mataki na birgewa a sakamakon karshe.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/