Shahararren mawakin Hausa, Aminu Abubakar wanda aka fi sani da Aminu
Alan Waka ya bayyana cewa hukunar tace fina-finai ta Kani bata da
hurumin tace wakokin Yabon Annabi( SAW).
Ala ya bayyana hakane a wata hira da yayi da BBChausa kamar yanda wakilin hutudole ya bibiya. Yace babu inda doka ta baiwa hukukar tace fina-finan damar tace waka.
Yace waka fasahace wadda idan akace za’a tace ta to an kuntata tunanin mawaki an kuma dakushe kaifin fasaharsa. Hotudole fahimci Alan Waka ya bada Misalin cewa, tace waka kamar ace za’a tace kalaman mutum ne, ace idan mutum zai yi magana sai an bashi izini.
Yace amma idan ana neman dakile cin zarafin mutanene ko zagin shuwagabanni ko kuma kalaman batanci ga Annabi (SAW) to wannan duk wanda yayi haka yasan cewa akwai doka me hukunci akan hakan.
Hutudole
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
Ala ya bayyana hakane a wata hira da yayi da BBChausa kamar yanda wakilin hutudole ya bibiya. Yace babu inda doka ta baiwa hukukar tace fina-finan damar tace waka.
Yace waka fasahace wadda idan akace za’a tace ta to an kuntata tunanin mawaki an kuma dakushe kaifin fasaharsa. Hotudole fahimci Alan Waka ya bada Misalin cewa, tace waka kamar ace za’a tace kalaman mutum ne, ace idan mutum zai yi magana sai an bashi izini.
Yace amma idan ana neman dakile cin zarafin mutanene ko zagin shuwagabanni ko kuma kalaman batanci ga Annabi (SAW) to wannan duk wanda yayi haka yasan cewa akwai doka me hukunci akan hakan.
Hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/