Ya yi wannan bayani ne yayin da Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya gabatar masa da daskararren Zinari da aka haka a jihar Zamfara.
Buhari ya ce Gwamnatin tarayya za ta ci gaba da samar da alkibla da taimako da ya dace wajen ganin an tafiyar da irin wadannan tsare tsare cikin nassara.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/