Manzon Allah da Sahabbansa basu yi "birth day" ba, Imam Muhktar ya fyace gaskiya

Limamin babban Masallacin Juma'a na  jihar Kebbi (Central Mosque) ya fayyace muhimmancin aiki da Watan da Kalandar Musulunci a rayuwar al'umma Musulmi.


A hudubarsa kafin gabatar da Sallar Juma'a, Imam Muhktar ya tabo tarihi tare da jawo ayoyi na Alqur'ani da ke fadakar da Musulmi kan dacewar amfani da Watanni da kididdiga na Musulunci wajen gudanar da lissafin kwanakida Watanni na yau da kullum.

Kalli bidiyo a kasa:




Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN