Yan mata biyu sun kasa tafiya bayan an zartar masu da hukuncin bulala a Kotun Musulunci

Yan mata biyu
sun kasa tafiya bayan an gama aiwatar masu da hukuncin bulala sakamakon kama su da laifin cudani da maza ba tare da aure ba a kasar Indonesia wacce ta ke bin tsarin shari'ar Musulunci.

Tun a shekarar bara ne aka kama wasu maza da mata guda shida bayan yansanda sun kai samame a wani Hotel a yankin Banda Aceh na kasar Indonesia.

Bayan sun shafe watanni a Kurkuku, sai a ranar Litinin aka zartar masu da hukuncin bulala a bainar jama'a.

Kasar Indenesia, musamman yankin Banda Aceh tana bin dokokin addinin Musulunci sau da kafa.

Kowace daga cikin yan matan ta sha bulala 25 domin sun yi cudani da maza a dakin Hotel.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN