Kotun daukaka kara ta yi fatali da karar Dino Melaye, ta jaddada nasarar Adeyemi

Kotun daukaka kara a birnin tarayya Abuja a ranar Talata ta yi watsi da karar da Sanata Dino Melaye ya shigar na kallubalantar nasarar Sanata Smart Adeyemi a matsayin wanda ya lashe zaben sanata ta mazabar Kogi ta Yamma.
Alkallan uku dukkansu sun amince a kan watsi da dalilai bakwai da aka yi yi laakari da su yayin watsi da daukaka karar ta Melaye.
Kotun ta jaddada hukuncin da Kotun Zaben Majalisa da ke Abuja ta yanke a ranar 10 ga watan Yunin 2020 wacce ta tabbatar da nasarar Adeyemi kamar yadda Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC ta sanar.

Kazalika, kotun wacce ta farko ta yi watsi da bukatar da Adeyemi ya gabatar mata ta umurci wanda ya daukaka karar wato Melaye ya biya wanda Adeyemi N50, 000.
Ku saurari cikaken rahoton ...
Source: Legit

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN