Kayya: Saurayi ya caka wa kansa wuka ya mutu domin wani ya aure masoyiyarsa a Kano

Wani al’amari mai cike da ban mamaki da ya faru da wani matashi Mazaunin unguwar Dan Rimi dake jihar Kano, Inda matashin  ya kashe kansa ta hanyar cakawa kansa wuka  har sai da ya ce ga garin kunan, duka sabuda wani yayi wuf da sahibar da ya ke muradi.
A cewar kakakin Rundunar ‘Yan sandan jihar Kano Abdullahi Haruna Kiyawa ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya bayyana cewa ‘Rundunar ta samu rahoton wani matashi mai suna Ashiru mai shekaru 22 ya kashe kansa a kan wata masoyiyar sa mai Suna Fatima, wanda a sakamakon cakawa kansa wuka hakan yayi sanadin mutuwar sa har lahira.
Hutudole

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN