Haruna mai shekara 60 ya yi wa mai tallan kifi yar shekara 8 fyade a wani kangon gida

Yan sandan jihar Niger sun kama wani tsoho mai shekara 60 bayan ya yi wa karamar yarinya mai tallan Kifi yar shekar 8 fyade

Bincike ya nuna cewa lamarin ya faru da karfe 1:30 na ranar Asabar 11 ga watan Juli 2020 lokacin da yarinyar ke tallan Kifi.

Tsoho Haruna Lawal ya kai yarinyar wani Kangon gini ya rude ta da N100 kuma ya aikata mata fyade.

Haruna ya amsa laifinsa lokacin binciken yan sanda, kuma za a gurfanar da shi a gaban Kotu da zarar an kammala bincike.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN