Yan fashi da makami sun harbi mutum 4 a shagon PoS

Mutun 4 sun sami raunuka sakamakon harbin bindiga lokacin da wasu yan fashi da makami suka yi harbin mai uwa da wabi a wani shagon PoS a gundumar Panyam da ke karamar hukumar Mangu a jihar Plateau ranar Lahadi 14 ga wayan Yuni.

Kakakin yansandan jihar Plateau ya tabbatar da faruwar lamarin.

An garzaya zuwa Asibiti da wadanda suka sami raunuka.

AGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN