Type Here to Get Search Results !

Main event

Yan fashi da makami sun harbi mutum 4 a shagon PoS

Mutun 4 sun sami raunuka sakamakon harbin bindiga lokacin da wasu yan fashi da makami suka yi harbin mai uwa da wabi a wani shagon PoS a gundumar Panyam da ke karamar hukumar Mangu a jihar Plateau ranar Lahadi 14 ga wayan Yuni.

Kakakin yansandan jihar Plateau ya tabbatar da faruwar lamarin.

An garzaya zuwa Asibiti da wadanda suka sami raunuka.

AGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies