Type Here to Get Search Results !

Labari cikin hotuna: Daga fagen zanga zanga da matasa suka yi a jihar Katsina kan rashin tsaro

Wasu matasaa a jihar Katsina, sun gudanar da zanga zangan neman shugaba Muhammadu Buhari da Gwamnan jihar Katsina Aminu Masari su yi murabus, bisa abin da matasan suka kira "Rashin tsaro" a fadin jihar Katsina.

Masu zanga zanga sun kone wasu manyan allunan da ke dauke da hotunan shugaba Buhari ko na Aminu Masari.




DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN