Hasashen APC 'za ta sha kaye a zaɓen 2023 idan bata gyara gidanta ba'

Masana harkokin siyasa a Najeriya sun yi hasashen cewa jam'iyyar APC za ta shaya kaye a zaben 2023 idan bata yi gaggawar dinke barakar da ke cikinta ba.

Jam`iyyar APC mai mulkin kasar ta fada cikin rikicin, har ta kai ga mutum biyu na ikirarin shugabancin jam`iyyar.

Kuma lamarin y araba kan manyan `ya`ya da kananan magoya bayan jam`iyyar.

Wasu dai na ganin rashin tsoma bakin Shugaba Muhammadu Buhari a cikin al`amuran jam`iyyar na cikin manyan dalilan da suka jefa ta cikin wannan rudani, wanda suke cewa idan jam`iyyar ba ta gaggauta kintsa gidanta ba, da wuya ta yi tasiri a zaben 2023.

Rahotun shafin BBC

AGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN