Type Here to Get Search Results !

Main event

Hasashen APC 'za ta sha kaye a zaɓen 2023 idan bata gyara gidanta ba'

Masana harkokin siyasa a Najeriya sun yi hasashen cewa jam'iyyar APC za ta shaya kaye a zaben 2023 idan bata yi gaggawar dinke barakar da ke cikinta ba.

Jam`iyyar APC mai mulkin kasar ta fada cikin rikicin, har ta kai ga mutum biyu na ikirarin shugabancin jam`iyyar.

Kuma lamarin y araba kan manyan `ya`ya da kananan magoya bayan jam`iyyar.

Wasu dai na ganin rashin tsoma bakin Shugaba Muhammadu Buhari a cikin al`amuran jam`iyyar na cikin manyan dalilan da suka jefa ta cikin wannan rudani, wanda suke cewa idan jam`iyyar ba ta gaggauta kintsa gidanta ba, da wuya ta yi tasiri a zaben 2023.

Rahotun shafin BBC

AGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies