Yan kabilar Igbo sun mayar da martani sun rufe shagunansu a wata jiha, duba dalili

Y
an kabilar Igbo sun rufe shagunansu a manyan wuraren sana'a da kasuwanni a fadin jihar Cross River ranar Litinin 22 ga watan Yuni.

Wuraren da lamarin ya fi yin kamari sun hada da shahararrun wuraren sana'a da mafi yawa yan kabilar Igbo ne ke da shaguna sun hada da  Watt, Etim Edim da kasuwar Marian a birnin Calabar,

Yan kabilar Igbo sun dauki wannan mataki ne domin abin da suka alakanta da yawan sace yan kasuwa tare da jama'ar kabilar Igbo domin karban kudin fansa da wasu bata gari ke yi a fadin jihar.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN