An fara shari'ar soji 4 da suka kashe wani bawan Allah da ke tuka Keke tare da matarsa

An fara shari'ar wasu soji hudu da ake zargi da kashe wani bawan Allah mai suna Benon Nsimenta, mai karanta labarai.

Wani babban hafsan soji na kasar Uganda, Brig. Richard Karemire, ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa sojojin sun gurfana ne a Kotun soji na sashen Mountains Division Court karkashin jagorancin Lt Col Felix Nyero da ke garin Karusandara a Kasese.

Sojojin da ke fuskntar Kotun sun hada da Abraham Lokwap, Joel Atim, Talent Akampulira da Jackson Nyero.

Ana zargin sojojin ne da kashe Benon Nsimenta ne yayin da yake tuka Keke tare da matarsa Allen a garin Karungibati da ke kan hanyar Hima-Kasese.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN