Type Here to Get Search Results !

Shekau ya karyata sojin Najeriya, ya ce babu zancen saranda ko mika wuya



Abubakar Shekau, shugaban Jama’tu Ahlis Sunna Lidda’awati wal-Jihad, wanda aka fi sani da Boko Haram, ya karyata zancen cewa kungiyarsa ta ci ma yarjejeniya da sojin Najeriya ko na Chadi saboda mika wuya ko saranda.

Fitaccen dan Jarida Ahmed Silkida ne ya wallafa a shafinsa na labarai humanangle.

A sabon faifen sauti da Silkida ya wallafa, an jiyo muryar Shekau yana karyata zancen, tare da zargin cewa har yanzu soji basu fahimci tsarin kungiyarba.

Haka zalika Shekau ya yi bayani bisa zancen yadda soji suke luguden wuta a Sambisa.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN