Type Here to Get Search Results !

Main event

Dokar hana zirga zirga: Kotu ta kama Sheikh Rigachukun ta ci shi tarar N5000 a Kaduna

An kama Malamin ne a  Shataletalen Jami'ar jihar Kaduna (KASU) domin bai sa takunkumin fuska ba tare da danshi. Ya bayar da uzurin cewa kafar sadarwar Kaduna State edia Corporations ce ta gayyace shi domin ya gabatar da wani shirin Rediyo.

Aisha Dikko ta ce " An tuhumi Rigacukun tare da danshi da laifin rashin sa takunkumi kuma aka ci su tarar N5000 kowanensu".

Ta kara da cewa Kotun tafi da gidanka ta kuma umarci Malamain ya gabatar da wani shiri da zai fadakar da jama'a hanyoyi da jama'a za su bi domin su kare yaduwar cutar Korona"

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies