Type Here to Get Search Results !

'Yansanda sun halaka mai garkuwa da mutane, sun kwace tarin makamai

Rundunar yansandan jihat Rivers ta tabbatar da halaka kusurgumin mai satar mutane domin garkuwa da su  Samuel Naakpo, wanda ya dade yana addabar jama'ar da ke yamma maso gabacin hanyar Ogoni zuwa Uyo.

Kakakin hukumar yansandan jihar DSP Nnamdi Omoni ya sanar da haka, ya kuma ce an yi nassarar halaka Samuel ne bayan wani bayanin sirri da jami'an suka samu. Sakamakon haka suka je mabuyarsa amma ya arce da gudu, lamari da ya sa yansanda suka bindige shi a karamar hukumar Ogu-Bola.

An sami tarin makamai da albarussai da suka hada da bindigu kirar GMP No NN 07150, da  G-3.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN