Covid-19: Tarihi ba zai yafewa gwamnatin tarayya ba idan yan Najeriya sun kamu da yunwa - Tinubu

Tsohon Gwamnan jihar Lagos Bola Ahmed Tinibu ya bukaci gwamnaytin tarayya ta kare yan Najeriya daga yunwa yayin da take tafiyar da harkar kariya ga wasu cutuka da coronavirus.
 
Jigo a jam'iyar APC, Tinubu ya ce tarihi ba zai taba yafe wa gwamnatin tarayya ba idan yan Najeriya sun kamu da yunwa saboda cutar coronavirus.
 
A wata sanarwa da ya fitar ranar 15 ga watan Aprilu, Tinubu ya ce tsarin fuskantar shawo kan cutar da aka dauka zai taimaka wa kananan yan kasuwa ne kawai, yayin da aka bar masu kananan sana'oi dav kananan albashi a baya.
 
Ya yi kiran a fadada shirin ciyar da dalibai a makarantu, kuma a bayar datallafi.
 
 
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN