An damke Limamin Masallacin Juma'a na Gwammaja a jihar Kano sakamakon karya doka, bayan ya jagoranci Sallar Juma'a a birnin, duk da dokar hana cinkoso da gwamnati ta sa.
Gwamnatin jihar Kano ta sanya dokar hana fita ne bayan an sami mutum hudu dauke da cutar coronavirus a jihar.
An sanya dokar hana fita na tsawon kwana bakwai daga ranar Alhamis sha shida ga watan Aprilu.
Main taimaka wa Dwamna Ganduje kan harkar labarai Salihu Yakasai ya sanar da haka a shafin Twitter.
Governor Ganduje's media aide, Salihu Yakasai confirmed the arrest and he tweeted;
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
Gwamnatin jihar Kano ta sanya dokar hana fita ne bayan an sami mutum hudu dauke da cutar coronavirus a jihar.
An sanya dokar hana fita na tsawon kwana bakwai daga ranar Alhamis sha shida ga watan Aprilu.
Main taimaka wa Dwamna Ganduje kan harkar labarai Salihu Yakasai ya sanar da haka a shafin Twitter.
Governor Ganduje's media aide, Salihu Yakasai confirmed the arrest and he tweeted;
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
Tags:
LABARI