Coronavirus: An kama Limamin da ya jagoranci Sallar Juma'a a Gwammaja jihar Kano

An damke Limamin Masallacin Juma'a na Gwammaja a jihar Kano sakamakon karya doka, bayan ya jagoranci Sallar Juma'a a birnin, duk da dokar hana cinkoso da gwamnati ta sa.

Gwamnatin jihar Kano ta sanya dokar hana fita ne bayan an sami mutum hudu dauke da cutar coronavirus a jihar.

An sanya dokar hana fita na tsawon kwana bakwai daga ranar Alhamis sha shida ga watan Aprilu.

Main taimaka wa Dwamna Ganduje kan harkar labarai Salihu Yakasai ya sanar da  haka a shafin Twitter.

Governor Ganduje's media aide, Salihu Yakasai confirmed the arrest and he tweeted;
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN