Coronavirus: Dokar hana fita, mata sun yi zanga zangar rashin amincewa a jihar Delta

Mata da dama sun gudanar da zanga zanga a garin Sapele na jihar Delta domin nuna  rashin amincewa da kara wa'adin dokar hana fita da mako biyu nan gaba a fadin jihar.

Gwamna  Ifeanyi Okowa ya kara wa'adin mako biyu, bisa dokar hana fita dake aiki a fadin jihar kawo yanzu a wani jawabi da ya fitar ranar  14 ga watan Aprilu saboda cutar coronavirus.

Matan sun yi korafin cewa basu da abin da za su ciyar da iyalinsu sakamakon dokar hana fita. Sun bukaci Gwamnatin jihar ta dage dokar hana walwala domin su fito su nemi abinci.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN