Tinubu ya bayar da taimakon N200m domin yaki da cutar coronavirus

Shugaban jam'iyar APCna kasa kuma tsohon Gwamnan jihar Lagos Bola Ahmed Tinubu ya bayar da taimakon Naira miliyan dari biyu (N2m) domin yaki da cutar coronavirus.

Tinubu ya wallafa wannan bayani ne a shafinsa na Twitter. Ya yi wannan ne a daidai ranar haihuwarsa wanda yau 29 ga watan Maris ne yake cika shekara 68 a Duniya.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Latsa nan ka zabi masoyiyarka daga jerin 'yan mata da ke neman aure ko soyayya  

Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika 

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN