Type Here to Get Search Results !

Kotu ta dakatar da Oshiomhole a matsayin shugaban APC

Rahotun Jaridar Aminiya

Wata babbar kotu da ke gundumar Jabi a babban birnin tarayya Abuja, ta dakatar Adams Oshiomhole a matsayin shugaban jam’iyyar APC na kasa.

Mai shari’a Danlami Senchi, ne ya sanar da hakan ranar Talata, inda ya bukaci Oshiomhole, ya sauka daga mukaminsa sakamakon karar da aka shigar gaban kotun don yunkurin tsige shi daga mukaminsa.

Cikakken rahoton na nan tafe.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika  
Saratu ta warke cutar olsa (ulcer) da ta yi fama da shi, karanta ababe da ta hada ta sha 

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN