Kakakin kungiyar hadaddun kungiyoyin Arewa Abdulazeez Suleiman, ya ce sun samar da rundunar ne domin samar da tsaron kare kai daga karuwar barazanar rashin tsaro a yankin da hakan ya fi kamari, watau Arewacin Najeriya, Duba da yadda wasu mutane daga wani sashe na kasarnan suka kafa tasu rundunar tsaro duk da yake barazanar tsaronsu bai kai na Arewa ba.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari