Yansanda sun kama shugaban kungiyar asiri a jihar Kudu

Hukumar yanandan jihar Lagos ta kama  wani matashi mai suna Olowolayemo Sodiq dan shekara 23 wanda ake zargi da kasancwa jagoran yan kungiyar asiri a yankin Bariga a birnin Lagos.

Ana zargin Sodiq ya hada baki da Bamidele Moses suka kwace babur kirar Bajaj daga hannun wani saurayi mai suna Jude Saka a watan Disamba 2019. Amma yansandan Bariga sun kama Bamidele.

Kakakin hukumar yansandan jihar Lagos Bala Elkana ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce " Wanda suka hada baki suka aikata laifin tare yansandan Bariga sun kama shi, kuma an mika shi ga sashen bincike na SARS domin gudanar da bincike".

DAGA ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp

https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN