Wasu matasa da ake zargin cewa magoya bayan jam'iyar APC ne sun yaga postocin tsohon Gwamnan jihar Imo Emeka Ihedioha dan jam'iyar PDP, kwanaki kadan bayan babban Kotun koli ta Najeriya ta karbe kujerar mulki daga hannunsa ta ba Hope Uzodinma na jam'iyar APC.
Mun samo cewa shugaba Buhari tare da masu ruwa da tsaki a jam'iyar APC, sun taya Hope Uzodinma murna bisa nassara da Kotun koli ta bashi.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari