Duba abin da wani hafsan sojin arewa ya ce lokacin yakin Biyafra 1967

Manjo Ibrahim Tawo kenan tare da sojin Najeriya Bataliya ta 10 yayin kokarin ketare wata gada da ya jagoranci ginawa a garin Olowa yayin da rundunar tare da makaman yaki suka doshi garin Ore domin kubutar da shi daga hannun yan tawayen Biyafra.

Kalli bidiyo:


Hotuna

DAGA ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp

https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN