Type Here to Get Search Results !

An yi wa ofishin jakadancin Amurka luguden rokoki a kasar Iraqi

An yi wa ofishin jakadancin Amurka da ke kasar Iraqi luguden rokoki ranar Lahadi, lamari da ya yi sanadin mutuwan wasu fararen hula bayan saunkan rokokin a wani gini da ke ofishin jakadancin.

Mazauna unguwan sun ce an jiyo karar fashewar rokokin a yankin mafi tsaro na Green Zone wanda nan ne mazaunin ofishin jakadancin Amurka yake kuma mazaunin Gwamnatin Iriqi.

Wannan yana faruwa ne bayan tada zaune tsaye da ya samo asali bayan shugaban Amurka Donald Trump ya umarci mayakan sojin sama na kasarsa suka kashe wani babban Janar na sojin Iran Qassem Soleimani a cikin kasar Iraqi sakamakon harin da suka kai masa yayin da yake kan hanyar filin jirgin sama na Iraqi..
DAGA ISYAKU.COM Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA Facebook.com/isyakulabari Twitter.com/isyakulabari

LATSA NAN DOMIN ZAMA WAKILINMU A GARIN KU 

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN