Gwamna Atiku Bagudu ya lashe zaben Gwamnan jihar Kebbi


Legit Hausa

Sakamako na karshe da hukumar zabe mai zaman kan ta (INEC) ta bayyana a Kebbi, ya nuna cewar gwamnan jihar, Abubakar Atiku Bagudu na jam’iyyar Kebbi ya sake lashe zaben gwamnan jihar a karo na biyu.

Bagudu na jam’iyyar APC ya samu kuri’u 673,717, adadin da ya bashi nasara a kan babban hamayyar sa na jam’iyyar PDP, Sanata Isah Galaudu, wanda ya samu kuri’u 106,633, sai kuma Malam Ka’oje na jam’iyyar SDP da ya samu kuri’u 7,444.

DAGA ISYAKU.COM

 Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN