Legit Hausa
Sakamako na karshe da hukumar zabe
mai zaman kan ta (INEC) ta bayyana a Kebbi, ya nuna cewar gwamnan jihar,
Abubakar Atiku Bagudu na jam’iyyar Kebbi ya sake lashe zaben gwamnan jihar a
karo na biyu.
Bagudu na jam’iyyar APC ya samu
kuri’u 673,717, adadin da ya bashi nasara a kan babban hamayyar sa na jam’iyyar
PDP, Sanata Isah Galaudu, wanda ya samu kuri’u 106,633, sai kuma Malam Ka’oje
na jam’iyyar SDP da ya samu kuri’u 7,444.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi