Legit Hausa
Jam’iyyar Peoples Democratic Party
(PDP) ta yi kira ga Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), Mahmood
Yakubu da ya dakatar da sanar da sakamakon zaben Shugaban kasa.
Jam’iyyar tayi wannan kira ne a wani
taron manema labarai tab akin mataimakin daraktan kamfen din Shugaban kasa na
PDP, Kabiru Turaki, tare da sauran jami’an jam’iyyar a daren ranar Talata, 26
ga watan Fabrairu a Abuja.
Jam’iyyar tace INEC ta dakatar da
sanarwar har sai INEC ta saki adadin wadanda na’urar tantanc e masu zabe ta
tantance a zabe. Tayi zargin cewa an soke kuri’un da aka kada a wuraren da take
da karfi musamman a Yobe, Nasarawa, Zamfara da Plateau
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi