Legit Hausa
Yayin da aka shiga rana ta biyu na
bayyana sakamakon zaben shugaban kasar Najeriya da aka gudanar ranar Asabar din
da ta gabata, kawo yanzu jahohi ne ke ta tururuwa suna bayyana sakamako zaben
su a gaban shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC.
Hukumar dai ta INEC ta sha fadawa
'yan kasa cewa su guji bayyana sakamakon zabe idan ba su ne suka fada ba domin
sune kawai a hukumance ya kamata su ayyana.
Haka zalika yanzu dai shugaban kasar
Najeriya kuma wanda ya shiga takarar tazarce a jam'iyyar APC, Muhammadu Buhari
ne ya ke kan gaba.
Akwa Ibom
Bayelsa
Borno
Cross River
Delta
Kebbi
Rivers
Sokoto
Zamfara
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi