Duba jerin jahohin Najeriya da ake jiran su gabatar da sakamakon zaben su


Legit Hausa

Yayin da aka shiga rana ta biyu na bayyana sakamakon zaben shugaban kasar Najeriya da aka gudanar ranar Asabar din da ta gabata, kawo yanzu jahohi ne ke ta tururuwa suna bayyana sakamako zaben su a gaban shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC.


Hukumar dai ta INEC ta sha fadawa 'yan kasa cewa su guji bayyana sakamakon zabe idan ba su ne suka fada ba domin sune kawai a hukumance ya kamata su ayyana.


Haka zalika yanzu dai shugaban kasar Najeriya kuma wanda ya shiga takarar tazarce a jam'iyyar APC, Muhammadu Buhari ne ya ke kan gaba.


Akwa Ibom

Bayelsa

Borno

Cross River

Delta

Kebbi

Rivers

Sokoto

Zamfara

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN