Type Here to Get Search Results !

Main event

An kama manyan yan fashi da garkuwa da mutane a kan titin Kaduna zuwa Abuja


Jami’an yan sanda sun kama manyan yan fashi dake garkuwa da mutane tare da kashe-kashe a babban titin Abuja-Kaduna-Kano.

Yan fashin da aka kama sun kasance su takwas. Sannan kuma an samo bindigogi, sauran makamai daban-daban da kayan sojoji.

Masu garkuwa da mutanen sun bayyana cewa sun yi garkuwa da mutane da dama sannan sun kashe wasu da dama a babban titin ta hanyar harbe-harben motocin bayin Allah.

A yanzu haka ana kokarin ganin an kamo sauran yan ta’addan.
 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Latsa nan domin ka sauke Manhajarmu ISYAKU.APK https://docs.google.com/uc?export=download&id=0B7lmLLhGZSx5OTVENFlsTkllRTQ Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Hausa.naij.ng

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies