An kama manyan yan fashi da garkuwa da mutane a kan titin Kaduna zuwa Abuja


Jami’an yan sanda sun kama manyan yan fashi dake garkuwa da mutane tare da kashe-kashe a babban titin Abuja-Kaduna-Kano.

Yan fashin da aka kama sun kasance su takwas. Sannan kuma an samo bindigogi, sauran makamai daban-daban da kayan sojoji.

Masu garkuwa da mutanen sun bayyana cewa sun yi garkuwa da mutane da dama sannan sun kashe wasu da dama a babban titin ta hanyar harbe-harben motocin bayin Allah.

A yanzu haka ana kokarin ganin an kamo sauran yan ta’addan.
 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Latsa nan domin ka sauke Manhajarmu ISYAKU.APK https://docs.google.com/uc?export=download&id=0B7lmLLhGZSx5OTVENFlsTkllRTQ Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Hausa.naij.ng
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN