Wannan ne kwamandan SARS da Fulani suka kashe a Saki jihar Oyo

Wannan bawan Allah ne ake zargin Fulani sun kashe shi a Saki na jihar Oyo ranar daren Talata. ASP Shehu Magu shi ne shugaban sashen SARS na hukumar yansanda a rundunar yansanda reshen Saki.

Magu ya gamu da ajalinsa ne yayin da ya ke gudanar da aiki a gandun hanyar Saki-Ogbooro a Oke-Ogun na jihar ta Oyo.Rototanni sun nuna cewa akwai wani jami'in dansanda daya da ke aiki tare da hafsan shima Fulani sun kashe shi.

Wani jami'in dansanda sashen bincike a jihar Oyo mai suna Dhammy Rehob ne ya wallafa hoton a yanar gizo inda ya yi wa mamacin addu'a.

Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN